Tuesday, December 16
Shadow
Kalli Bidiyon yanda aka baiwa Hamata Iska a wajan taron masu ruwa da tsaki na a Arewa Maso saboda ance sai Tinubu ba’a hada da sunan Kashim Shettima ba

Kalli Bidiyon yanda aka baiwa Hamata Iska a wajan taron masu ruwa da tsaki na a Arewa Maso saboda ance sai Tinubu ba’a hada da sunan Kashim Shettima ba

Duk Labarai
Rahotanni sun ce a wani taro da aka yi na masu ruwa da tsaki daga Arewa maso gabas an baiwa hammata iska. Taron dai an yi shi ne dan nuna goyon baya ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2027 me zuwa. Saidai an kira sunan Tinubu amma ba'a hada da kashim Shettima ba. Hakan ne yasa guri ya rinchabe aka rika baiwa hammata iska. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1934288103084110303?t=DpPlWSY2hZ_8-tufwYyqfw&s=19 Lamarin dai ya dauki hankula
Wani matashi kenan daga cikin garin Bauchi, yayin da ya hau kan karfen wayar salula yace ba zai sauko ba sai Dr. Bala Wunti ya yarda zai yi takara

Wani matashi kenan daga cikin garin Bauchi, yayin da ya hau kan karfen wayar salula yace ba zai sauko ba sai Dr. Bala Wunti ya yarda zai yi takara

Duk Labarai
Wani matashi kenan daga cikin garin Bauchi, yayin da ya hau kan karfen wayar salula yace ba zai sauko ba sai Dr. Bala Wunti ya yarda zai yi takara. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Karshe dai ance ya sauko ko a dirka masa bullet…Ya sauko din kuwa…. Barr Abdul-hadee Isah Ibrahim
Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kasa Ta Umarci Kakakin Gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa Da Ya Gurfana A Gabanta Bisa Batancin Da Ya Yi Wa Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa, Abdullahi Ganduje

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kasa Ta Umarci Kakakin Gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa Da Ya Gurfana A Gabanta Bisa Batancin Da Ya Yi Wa Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa, Abdullahi Ganduje

Duk Labarai
Rundunar 'Yan Sanda Ta Kasa Ta Umarci Kakakin Gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa Da Ya Gurfana A Gabanta Bisa Batancin Da Ya Yi Wa Shugaban Jam'iyyar APC Na Kasa, Abdullahi Ganduje. Babban sufeton ƴansanda na ƙasa Kayode Egbetokun, ya umurci rundunar bincike ta kwamitin kula da ayyukan ƴan sanda ta kawo Sanusi Bature Dawakin-Tofa, mai magana da yawun gwamna Abba Kabir Yusuf, zuwa hedikwatar ƴansanda ta ƙasa domin amsa tuhumar ɓatanci da ake yi masa akan dakatar da shugaban jam’iyyar APC na Ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga jam’iyyar sa. A shekarar 2024, kwamitin zartarwa na jam’iyyar APC a mazaɓar Ganduje ya dakatar da Ganduje daga jam’iyyar, bisa zargin cin amanar jam’iyya da kuma rashin biyan kuɗin membobinsu. A wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 23 ga Mayu, 2...
Matasa Biyu Kenan Da Masu Kwaçen Waya Suka Kàshè A Unguwàr Shèka Dake Kano A Daren Ranar Larabar Da Ta Gabata, Inda Suka Fasa Shagunan Da Suke Kwana Suķa Kwacè Musù Wayoyi Tare Da Bùŕmà Musù Wùķà

Matasa Biyu Kenan Da Masu Kwaçen Waya Suka Kàshè A Unguwàr Shèka Dake Kano A Daren Ranar Larabar Da Ta Gabata, Inda Suka Fasa Shagunan Da Suke Kwana Suķa Kwacè Musù Wayoyi Tare Da Bùŕmà Musù Wùķà

Duk Labarai
Matasa Biyu Kenan Da Masu Kwaçen Waya Suka Kàshè A Unguwàr Shèka Dake Kano A Daren Ranar Larabar Da Ta Gabata, Inda Suka Fasa Shagunan Da Suke Kwana Suķa Kwacè Musù Wayoyi Tare Da Bùŕmà Musù Wùķà Allah Ya gafarta musu.
Rashin Furta Kalmar ‘Sai Tinubu Da Kashim’ Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam’iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran

Rashin Furta Kalmar ‘Sai Tinubu Da Kashim’ Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam’iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran

Duk Labarai
Rashin Furta Kalmar 'Sai Tinubu Da Kashim' Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam'iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran
Da Duminsa: Ni Gwanine wajan Iya Sulhu kuma Yanzu haka ana tattaunawa zan kawo sulhu a wannan lamari>>Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

Da Duminsa: Ni Gwanine wajan Iya Sulhu kuma Yanzu haka ana tattaunawa zan kawo sulhu a wannan lamari>>Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

Duk Labarai
Shiga tasharmu ta WhatsApp dan samun labarai: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa zai kawo sulhu a yakin da ake yi tsakanin kasashen Iran da Israyla. Shugaban ya bayyana hakane a kafarsa ta sada zumunta. Yace yanzu haka ana kan tattaunawa kuma za'a cimma sulhu. Yace kamar yanda yayi Sulhi tsakanin kasar India da Pakistan, hakanzai yi sulhu tsakanin Iran da Israyla. Shugaban ya bayyana cewa, ko da a mulkinsa na farko yayi sulhu tsakanin kasashen Egypt da Ethiopia da kuma Serbia da Kosovo. Yace dan haka wannan ma ba sabon abu bane a wajensa. Shugaba Trump yace yana kokari sosai amma ba a yaba masa, yace amma yasan mutane na ganin kokarinsa. Wannan na zuwane yayin da kasar Israyla ke ta kira ga kas...