Tuesday, December 23
Shadow
Dukan da aka so a Lakadamin a jihar a jihar Gombe abin kunyane kuma na yi Allah wadai dashi, irin wanan abu na iya jawo yàkìn basasa>>Shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Dukan da aka so a Lakadamin a jihar a jihar Gombe abin kunyane kuma na yi Allah wadai dashi, irin wanan abu na iya jawo yàkìn basasa>>Shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shiga tasharmu ta WhatsApp dan samun labarai: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje yayi Allah wadai da yunkurin dukan sa da aka so yi a taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC a jihar Gombe. Ya bayyana cewa abin rashin kishin kasa ne kuma abune na rashin da'a. Sannan yace hakan zai iya dagula lamarin siyasar kasarnan. Ganduje ya bayyana hakane ta bakin hadiminsa na musamman dake taimaka masa kan w...
An daure magidanci daurin rai da rai bayan da yawa diyar makwaucinsa me shekaru 8 fyàdè

An daure magidanci daurin rai da rai bayan da yawa diyar makwaucinsa me shekaru 8 fyàdè

Duk Labarai
Wani me aikin gini me suna Azeez Shoderu wanda aka fi sani da Chisco ya gamu da daurin rai da rai bayan da aka kamashi yama yiwa diyar makwaucinsa me shekaru 8 fyade a bandaki. Kotu ta musamman dake jihar Legas wadda aka samar domin hukunta irin wadannan laifuka ce ta yanke masa wannan hukunci. Mai shari'a, Rahman Oshodi ce ta yanke masa wannan hukunci bayan samunsa da laifi bisa dogaro da shaidu da hujjoji. Wanda ake zargin dai ya ki amsa laifinsa inda yace kawai yace yarinyar ta kawo masa ruwane a bandakinsa. Saidai Yarinyar tace ta shiga bandaki dan yin fitsarine sai ya kamata ya rufe mata baki ya mata fyade. Kotu tace ta gamsu da maganar yarinyar musamman bayan da binciken likitoci ya tabbatar da an mata fyade.
Da ya dauki bìndìgàr mahaifinsa dansanda ya harbe mahaifin ya mùtù

Da ya dauki bìndìgàr mahaifinsa dansanda ya harbe mahaifin ya mùtù

Duk Labarai
Wani abin takaici ya faru a garin Awka, na jihar Anambra inda yaro dan shekaru 10 ya dauki Bindigar mahaifinsa Dansanda, AK47 ya dirka masa harsashi ya mutu. Mahaifin na da mukamin Inspector ne kuma sunansa Okolie Amechi. Lamarin ya faru ne a gidan marigayin inda kuma harsashi ya samu dayan dan nasa me suna Emmanuel a hannu. Rahoton yace yaron na wasa da Bindigar ne inda bisa tsautsai ya harbata, ta samu mahaifin nasa a baya sannan harsashin ya wuce ya samu dayan dansa a hannu. Kakakin 'yansandan jihar, SP Tochukwu Ikenga ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace an kai gawar mahaifin asibiti inda shi kuma dayan da nasa na can ana bashi kulawa ta musamman. Ya bayyana cewa, hukumar 'yansandan jihar ta yi alhinin wannan abin da ya faru.
ABIN TAUSAYI: Tun Yaron Yana Dan Watanni Hudu Da Haihuwa Suka Rabu Da Mahaifiyarsa, Hakan Ya Sa Bayan Girma Yake Fita Da Shi Aikin Achaba Saboda Babu Mai Kula Masa Da Shi

ABIN TAUSAYI: Tun Yaron Yana Dan Watanni Hudu Da Haihuwa Suka Rabu Da Mahaifiyarsa, Hakan Ya Sa Bayan Girma Yake Fita Da Shi Aikin Achaba Saboda Babu Mai Kula Masa Da Shi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} ABIN TAUSAYI: Tun Yaron Yana Dan Watanni Hudu Da Haihuwa Suka Rabu Da Mahaifiyarsa, Hakan Ya Sa Bayan Girma Yake Fita Da Shi Aikin Achaba Saboda Babu Mai Kula Masa Da Shi
Ministan Tsaro, Badaru Ya Wakilci Tinubu A Taron Nazari Kan Kundin Tsarin Mulki

Ministan Tsaro, Badaru Ya Wakilci Tinubu A Taron Nazari Kan Kundin Tsarin Mulki

Duk Labarai
Ministan Tsaro, Badaru Ya Wakilci Tinubu A Taron Nazari Kan Kundin Tsarin Mulki. Mai girma ministan tsaron Najeriya, Alhaji Muhammad Badaru Abubakar, CON, MNI, a yau Litinin, 16 ga watan Yuni, 2025, ya wakilci mai girma shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a wajen taron nazari kan kundin tsarin mulki a tsakanin masu ruwa da tsaki kan dokoki dangane da tsarin tsaron ƙasa, wanda aka gudanar a cibiyar daƙile ayyukan ta’addanci da ke ofishin babban mai ba wa shugaban ƙasa shawara kan harkar tsaro, Abuja. Taron wanda kwamitin nazari kan kundin tsarin mulkin ƙasa na majalissar wakilai ya shirya tare da haɗin gwiwar ofishin babban mai ba wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro da sauran hukumomin tsaro, ya samu halartar manyan jami’an tsaro da ƙwararrun masana kan dokoki da tsare-tsare. ...
INNA LILAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Abokiñ Wasañ Kwallonsà Ya Càķa Màsà Aĺmàkàshì Ya Rasu A Kano

INNA LILAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Abokiñ Wasañ Kwallonsà Ya Càķa Màsà Aĺmàkàshì Ya Rasu A Kano

Duk Labarai
Wani mummùñan lamari ya faru a filin wasan kwallo na Shagari Quarters dake cikin garin Kano, inda wasu bata-gari suka kàśhe wani matashi mai suna Baba, ɗan asalin Jos, a cikin filin wasa. Yadda lamarin ya auku shine, wanda aka kaśhe, Baba, yana cikin wasa ne lokacin da ya ci kwallo, sai jikinsa ya bige wani yaro da ake kira Bello (Belloty). Alkalin wasa bai busa ketar ba, wanda hakan bai yi wa Belloty dadi ba. Bayan an kammala wasan, Belloty ya bi Baba da zargin me ya sa ya bige shi, hatsaniya ta barke tsakaninsu. Abokin Belloty, wanda ake kira Hafizu (wanda aka fi sani da “Mata”), ya miƙa masa almàķashi, inda Belloty ya caka wa Baba cìkin źùçiya, wanda hakan ya yi sanadiyyar mutuwarsa a nan take. Belloty (wanda ya caka almakashi) da Hafizu “Mata” (wanda ya mika almakashiñ) dukkan...
Majalisar Dinkin Duniya tace za’a yi yunwa me tsanani a Arewacin Najeriya

Majalisar Dinkin Duniya tace za’a yi yunwa me tsanani a Arewacin Najeriya

Duk Labarai
Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da rahoto kan kasashen dake fuakantar ibtila'in yunwa su 13. Rahoton yace kasashen Gaza, Sudan, South Sudan, Haiti,da Mali na fuskantar yunwa nan take idan ba an kai musu dauki ba. Rahoton yace rashin tsaro, Rashin tabbas na tattalin arziki da canjij yanayi ne ya kawo lamarin yunwar. Rahotanni ya bayyana matsalar tsaro a Arewacin Najeriya wanda yace zai iya kara kazancewa. Rahoton yace matsalar tsaron Arewar zai kara jefa mutane cikin yunwa saboda za'a raba mutane da yawa da muhallinsu.