Tuesday, December 16
Shadow
ALLURAR CIKIN RUWA: Duk Wadda Take Sona Da Aure Kofa A Bude Take, Kawai Ta Samu ‘Yan ‘Halal Match’ Ta Ba Su Lambarta Su Ba Ni, Domin Ina Bukatar Auŕe, Inji Babba

ALLURAR CIKIN RUWA: Duk Wadda Take Sona Da Aure Kofa A Bude Take, Kawai Ta Samu ‘Yan ‘Halal Match’ Ta Ba Su Lambarta Su Ba Ni, Domin Ina Bukatar Auŕe, Inji Babba

Duk Labarai
ALLURAR CIKIN RUWA: Duk Wadda Take Sona Da Aure Kofa A Bude Take, Kawai Ta Samu 'Yan 'Halal Match' Ta Ba Su Lambarta Su Ba Ni, Domin Ina Bukatar Auŕe, Inji Babba Ina 'yan mata? Kada ku bari wannan damar ta wuce ku! Alhaji Babba dai yana ikrarin shi matashin mai kudi ne. Kuma gashi mutum mai yawan fara'a.
KATSINA BA KORAFI: Gabanin Zuwan Tinubu Jihar Katsina An Hango An Rubuta Katsina Ba Ƙorafi A Allon Da Aka Sanya A Bakin Hanya Duk A Shirye-Shiryen Tarbar Shugaba Tinubu Zuwa Jihar

KATSINA BA KORAFI: Gabanin Zuwan Tinubu Jihar Katsina An Hango An Rubuta Katsina Ba Ƙorafi A Allon Da Aka Sanya A Bakin Hanya Duk A Shirye-Shiryen Tarbar Shugaba Tinubu Zuwa Jihar

Duk Labarai
KATSINA BA KORAFI: Gabanin Zuwan Tinubu Jihar Katsina An Hango An Rubuta Katsina Ba Ƙorafi A Allon Da Aka Sanya A Bakin Hanya Duk A Shirye-Shiryen Tarbar Shugaba Tinubu Zuwa Jihar Hakan na nufin Katsinawa sun gamsu da salon mulkin Tinubu kenan? Menene ra'ayinku?
Atiku Da Tinubu bai kamata su fito takarar shugaba cin Najeriya a shekarar 2027 ba>>Inji Baba Ahmad

Atiku Da Tinubu bai kamata su fito takarar shugaba cin Najeriya a shekarar 2027 ba>>Inji Baba Ahmad

Duk Labarai
Tsohon hadimin shugaban kasa, Dr. Hakeem Baba Ahmad ya bayyana cewa, da Atiku Abubakar da Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai kamata su tsaya takarar shugabancin Najeriya a shekarar 2027 ba. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na ChannelsTV. Yace maganar tsayawa takarar Atiku a 2027 bai kamata ba, tunda ya gwada bai yi nasara ba, kamata yayi ya koma gefe ya zama mai bayar da shawara. Yace Tinubu ma haka ya dace dashi musamman ma lura da yanda tattalin arzikin Najeriya ya samu kansa. Yace har Peter Obi duk kamata yayi su hakura in kuma basu hakura ba, 'yan Najeriya su musu ritaya.
An shawarci Atiku cewa kar ya hada kai da El Rufai, domin zai sake yin kuskuren da yayai abaya ne, lokacin daya kai El Rufai wurin Obasanjo amma ya juya masa baya

An shawarci Atiku cewa kar ya hada kai da El Rufai, domin zai sake yin kuskuren da yayai abaya ne, lokacin daya kai El Rufai wurin Obasanjo amma ya juya masa baya

Duk Labarai
An shawarci Atiku cewa kar ya hada kai da El Rufai, domin zai sake yin kuskuren da yayai abaya ne, lokacin daya kai El Rufai wurin Obasanjo amma ya juya masa baya. Atiku ne dai ya gabatar da El-Rufai a wajan Obasanjo wanda daga baya aka bashi mukamin Ministan Abuja amma daga baya adawar siyasa tasa ya rika adawa da Atikun. Saidai yanzu sun sake hadewa.
Karyace ‘Yan Arewa na zaune cikin aminci da walwala kuma suna mallakar gidaje a yankunan mu>>Inyamurai da Yarbawa suka mayarwa da Dattawan Arewa martani kan cewa ‘Yan Arewa basa mallakar Filaye da gidaje a Kudu

Karyace ‘Yan Arewa na zaune cikin aminci da walwala kuma suna mallakar gidaje a yankunan mu>>Inyamurai da Yarbawa suka mayarwa da Dattawan Arewa martani kan cewa ‘Yan Arewa basa mallakar Filaye da gidaje a Kudu

Duk Labarai
Kungiyoyin kare muradun Inyamurai da Yarbawa na Afenifere da Ohanaeze IndiIgbo sun mayarwa da kungiyar tuntuba ta Arewa, Arewa Consultative Forum martani kan zargin da ta yi na cewa ba'a bari 'yan Arewa na mallakar Filaye da Gidaje a kudancin Najeriya, Musamman yankin Inyamurai. Kungiyar Ohanaeze Indigbo ce ta fara yin martanin inda tace 'yan Arewa da yawa na zaune lafiya a jihohin Inyamurai kuma wasunsu sun mallaki gidaje kuma babu me takura musu. Kungiyar ta bakin mataimakin sakataren yada labaranta, Mazi Godwin Okenwa tace Inyamurai suna da karbar baki a duka jihohinsu. Hakanan itama kungiyar kare muradin Yarbawa ta Afenifere tace wannan zargi ba gaskiya bane, kawai suna son saka siyasa ne a ciki. Kungiyar ta yo maganane ta bakin kakakinta me suna Jare Ajayi inda yace irin ...
Kalli Hotuna da Bidiyo yanda Ake zargin dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yawa shugaban daliban Najeriya Tsirara yasa aka masa dukan kawo wuka jikinsa Duk burdi, kawai dan yace ba zai karbi Naira Miliyan 100 ba ya goyi bayan Tinubu

Kalli Hotuna da Bidiyo yanda Ake zargin dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yawa shugaban daliban Najeriya Tsirara yasa aka masa dukan kawo wuka jikinsa Duk burdi, kawai dan yace ba zai karbi Naira Miliyan 100 ba ya goyi bayan Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban daliban Najeriya, Ya zargi dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da shugaban NTA da wasu hadiman shugaban kasar da gayyatarsa zuwa Legas dan ya karbi Naira Miliyan 100 ya ce yana goyon bayan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Saidai yace ya ki amincewa da wannan bukata. A wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta, An ga shugaban daliban yana cewa saboda ya ki amincewa da bukatarsu, sun sa an lakata masa duka aka dauki bidiyonsa tsirara aka kuma ce masa ko kashesh...
Kalli Hotuna: El-Rufai ya kaiwa Shuwagabannin jam’iyyar SDP reshen Kudancin Najeriya ziyara, inda har ya shiga coci, ya cire hula, abinda ya jawo cece-kuce

Kalli Hotuna: El-Rufai ya kaiwa Shuwagabannin jam’iyyar SDP reshen Kudancin Najeriya ziyara, inda har ya shiga coci, ya cire hula, abinda ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kai ziyara kudancin Najeriya inda aka ganshi a Coci. El-Rufai da kansa ne ya wallafa wadannan hotunan inda yace ya halarci jana'izar wani me suna Chief Mathias Chidi Anohu ne a cocin. Saidai da yawa sun ce Abin mamaki ne ganin El-Rufai a kudancin Najeriya musamman ma a coci. Yaya kuna ganin akwai haske kuwa?
Ana zargin Seyi Tinubu, shugaban NTA da kuma ministan matasa ne suka yi garkuwa da shugaban daliban Najeriya na NANS suka sa aka bashi kashi saboda yaki karbar cin hancin miliyan 100 ya koma APC, yace APC bata yi abin azo a gani ba da zai sa ya mara mata baya

Ana zargin Seyi Tinubu, shugaban NTA da kuma ministan matasa ne suka yi garkuwa da shugaban daliban Najeriya na NANS suka sa aka bashi kashi saboda yaki karbar cin hancin miliyan 100 ya koma APC, yace APC bata yi abin azo a gani ba da zai sa ya mara mata baya

Duk Labarai
Ana zargin Seyi Tinubu, shugaban NTA da kuma ministan matasa ne suka yi garkuwa da shugaban daliban Najeriya na NANS suka sa aka bashi kashi saboda yaki karbar cin hancin miliyan 100 ya koma APC, yace APC bata yi abin azo a gani ba da zai sa ya mara mata baya. Duka dai akan Wannan Labarin: Tsohon gwamnan Kaduna, El Rufa'i ya bukaci kungiyar kare hakkin bil'adama dasu biwa shuhaban daliban Najeriya na NANs hakkinsa, domin ana zargin su Seyi Tinubu nada sa hannu a dukan da aka masa.