Sunday, December 21
Shadow
Shugaban Kasa Tinubu Ya Nada Sabon Jagorancin Hukumar Kula Da Ayyukan Yan Sanda

Shugaban Kasa Tinubu Ya Nada Sabon Jagorancin Hukumar Kula Da Ayyukan Yan Sanda

Siyasa
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin DIG Hashimu Argungu (Mai Ritaya) a matsayin sabon shugaban hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda (PSC). Shugaban ya kuma amince da nadin Cif Onyemuche Nnamani a matsayin Sakatare da DIG Taiwo Lakanu (mai ritaya) a matsayin mamba a hukumar. Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya maye gurbin Solomon Arase a matsayin shugaban hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda (PSC). Ajuri Ngelale, mai magana da yawun shugaban kasar, shi ne wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Litinin, ya ce DIG Hashimu Argungu (Mai ritaya) ne sabon shugaban hukumar. Majalisar dattawa za ta tabbatar da nadin. Za a nada sauran mambobin hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda a kan lokaci, inji Ngelale. Bugu da kari, shugaban kasar ya amince da nadin Mr. Mohammed Sheidu a matsayin...
Ranar Dimokuradiyya: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar 12 Ga Watan Yuni a Matsayin Ranar Hutu

Ranar Dimokuradiyya: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar 12 Ga Watan Yuni a Matsayin Ranar Hutu

Siyasa
Daga Shafin Dimokradiyya: Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimokradiyya ta shekarar 2024. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babbar sakatariya ta ma’aikatar harkokin cikin gida, Dr Aishetu Ndayako, ta fitar ranar Talata a Abuja. Ndayako ta bayyana cewa ministan harkokin cikin gida, Dr Olubunmi Tunji-Ojo, wanda ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya, ya taya ‘yan Najeriya murnar wannan rana. Ya ce a yayin da al’ummar kasar ke bikin ranar dimokuradiyya a tarihinta, ya kamata ‘yan Nijeriya su yi tunani a kan irin kokarin da iyayenmu suka yi wajen ganin Nijeriya ta ci gaba da kasancewa kasa daya dunkulalliya. Tunji-Ojo ya kara da cewa, ya kamata Najeriya ta kasance cikin kwanciyar hankali da zam...

Sojoji Ne Suka Ƙaƙaba Mana Obasanjo Ba A Barmu Munyi Zabin Mu Ba – Ambasada Wali

Siyasa
Sojoji Ne Suka Ƙaƙaba Mana Obasanjo Ba A Barmu Munyi Zabin Mu Ba - Ambasada Wali Ɗaya daga cikin jigo a siyasar Arewacin Najeriya kuma tsohon ministan harkokin waje, Ambasada Aminu Wali ya ce gabanin zaben shekarar 1999, sojojin da za su miƙa mulki ga farar hula ne suka ƙaƙaba wa 'yan siyasa Cif Olusegun Obasanjo wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a waccan shekarar. Ambasada Wali wanda yana cikin waɗanda suka kafa jam'iyyar PDP a shekarar 1998, ya ce "lokacin PDP da aka je kulla yarjejiniya a Jos a shekarar 1998, wanda kuma a lokacin soja ne ke mulki, ba a bar mu mun zaɓi abin da muke so ba." "Da sai a ƙyale mu mu zaɓi wanda muke so. Amma haka ba ta samu ba. Ba don shigowar soja ba, suka dan saka hannunsu, watakila da Obasanjo bai zama ɗan takara ba". "Kuskuren da muka yi lokac...
Rainin Wayo Ne Ma Hadiza Gabon Ta Ce Kada Mata Su Shigo Harkar Fim, Saboda Masana’antar Fim Ta Yi Mata Komai A Rayuwa, Kuma Daga Kan Irinsu Ne Aka Fara Jawowa Masana’antar Fim Zagi A Gari, Cewar Zaharaddeen Sani

Rainin Wayo Ne Ma Hadiza Gabon Ta Ce Kada Mata Su Shigo Harkar Fim, Saboda Masana’antar Fim Ta Yi Mata Komai A Rayuwa, Kuma Daga Kan Irinsu Ne Aka Fara Jawowa Masana’antar Fim Zagi A Gari, Cewar Zaharaddeen Sani

Hadiza Gabon, Kannywood
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rainin Wayo Ne Ma Hadiza Gabon Ta Ce Kada Mata Su Shigo Harkar Fim, Saboda Masana'antar Fim Ta Yi Mata Komai A Rayuwa, Kuma Daga Kan Irinsu Ne Aka Fara Jawowa Masana'antar Fim Zagi A Gari, Cewar Zaharaddeen Sani
DARASI: Shekararsa 116 Amma Babu Gigin Tsufa A Tattare Da Shi Saboda Kullum Yana Cikin Lazimi Da Ibada

DARASI: Shekararsa 116 Amma Babu Gigin Tsufa A Tattare Da Shi Saboda Kullum Yana Cikin Lazimi Da Ibada

Abin Mamaki
Idan ka kiyaye Allah a lokacin ƙuruciya sai Ya kiyayeka a lokacin tsufa! Na samu ganawa da Baba Malam mai shekaru dari da sha shida (116) mazaunin unguwar Tudun Murtala dake karamar hukumar Nassarawa a jihar Kano. Ba gigi ko firgicin tsufa a tare da shi, kullum yana cikin lazumi da Ibadar Allah. Allah ya ƙarawa Malam lafiya ya ja ƙwana da albarka. Daga Mustapha Dan Magyazo
Kalli bidiyo: Daliba a jami’ar FUD, dake jihar Jigawa da ta yi cikin shege, ta haihu, ta jefo jaririn da ta haifa daga saman bene

Kalli bidiyo: Daliba a jami’ar FUD, dake jihar Jigawa da ta yi cikin shege, ta haihu, ta jefo jaririn da ta haifa daga saman bene

Abin Mamaki
Wata daliba a jami'ar tarayya ta FUD dake Dutse a jihar Jigawa wadda ta yi cikin shege, ta haihu, a kokarinta na boye dan, ta jefo jaririn da ta haifa daga sama. Lamarin ya dauki hankula inda akaita mata Allah wadai. Bidiyon faruwar lamarin ya watsu sosai a shafukan sada zuminta inda aka ga wasu na kokarin daukar jaririn da aka jefoshi daga sama. https://twitter.com/Maxajee/status/1800235143371583952?t=3CGYOgPBd-_Dbeh6ZN4duQ&s=19 Daga karshe dai, An ga cewa, an kama dalibar data aikata wannan danyen aiki. https://twitter.com/jesuispope/status/1800279994733641950?t=PntT6-RC_XOWfe4Bsi0Msw&s=19 Lamarin yin cikin shege a makarantu, musamman jami'o'i abin dake faruwane a Najeriya, saidai yanda wannan yazo ya baiwa mutane mamaki
Kalli Hotunan jami’an tsaron dake samar da tsaro a Dakin Ka’aba wanda suka jawo cece-kuce

Kalli Hotunan jami’an tsaron dake samar da tsaro a Dakin Ka’aba wanda suka jawo cece-kuce

Hajjin Bana
Shafin Haramain dake wallafa bayanai akan yanda akw gudanar da dakin ka'aba dake kasar Saudiyya ya wallafa hotunan jami'n tsaron dake samar da tsaro ga dakin da mahajjata. Saidai hakan ya jawo cece-kuce. Wasu na ganin cewa, bai kamata a saka jami'an tsaro a wajan dauke da makamai ba dan kada a firgita mahajjata. https://twitter.com/insharifain/status/1800411801257140586?t=6-1YdPPB03RQA5kZPu7-nw&s=19 Wasu kuwa cewa suke kamata yayi a kai jami'an tsaron su taimakawa Falasdinawa

Sunaye masu dadi na maza da mata

Duk Labarai
Bari mu fara da sunayen mata: Bilkisu Badiya Basma Balaraba Binta Safara'u Sadiya Sailuba Salamatu Safiya Sakina Siyama Sa'adatu Sahara Rashida Rumasa'u Rabi'atu Ramla Rahanatu Ramatu A'isha Amina Adama Aina'u Asia Faiza Fadila Fauziyya Hauwa Hannatu Hanifa Hablatu Hadiza Jamila Kamila Khadija Khausar Maryam Marfu'a Maimuna Madina Nafisa Nana Nusaiba wasila Zainab Zahara'u Ga kuma Sunayen Maza masu dadi: Aminu Abubakar Ali Ashiru Asiru Abdulrahman Abdullahi Abdulbaqi Abdulhamid Abdulkarim Abdulkadir Bashir Buhari Bala Bukkar Biliya Dahiru Fahad Falalu Faizu Garba Gali Habibu ...