Friday, June 26
Shadow

ALHAMDULILAH: Khadija Da Hajara Sun Shaki Iskar Yanci Daga Hannun Masu Ģàŕķùwà Da Mùťàñè

Allah Ya kubutar da Khadija da Hajara da ‘yan bìñďìģà suka dauke su a hanyar su ta komawa makaranta a Sokoto, inda yanzu haka suna hannun sojoji kafin su komo gida yau.

Allah Ya kara tsarewa, Ya Kubutar da duk wanda ke hannusu. Muna godiya da addu’a da kuka ta yi.

Daga Muhammad Dahiru Shugaba

Karanta Wannan  ALLAH SARKI: Ga Damina Ta Zo Amma Kauyyka Da Dama A Jihar Sokoto Sun Zama Kufai Babu Halin Noma Saboda Matsalar Tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *