Thursday, December 18
Shadow

Ranar Juma’a Shugaba Tinubu zai kaiwa majalisar Tarayya kasafin kufin shekarar 2026

A gobe Juma’a idan Allah ya kaimu, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai kaiwa majalisar tarayya kasafin kudin shekarar 2026.

Kakakin majalisar, Tajudeen Abbas ne ya bayyana hakan ranar Alhamis a yayin zaman majalisar.

Karanta Wannan  Dukan da aka so a Lakadamin a jihar a jihar Gombe abin kunyane kuma na yi Allah wadai dashi, irin wanan abu na iya jawo yàkìn basasa>>Shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *