Monday, April 6
Shadow

Ranar Juma’a Shugaba Tinubu zai kaiwa majalisar Tarayya kasafin kufin shekarar 2026

A gobe Juma’a idan Allah ya kaimu, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai kaiwa majalisar tarayya kasafin kudin shekarar 2026.

Kakakin majalisar, Tajudeen Abbas ne ya bayyana hakan ranar Alhamis a yayin zaman majalisar.

Karanta Wannan  Tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya cika shekaru 88, Kalli Hotunansa na baya da na yanzu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *