Tuesday, April 7
Shadow

Ranar Juma’a Shugaba Tinubu zai kaiwa majalisar Tarayya kasafin kufin shekarar 2026

A gobe Juma’a idan Allah ya kaimu, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai kaiwa majalisar tarayya kasafin kudin shekarar 2026.

Kakakin majalisar, Tajudeen Abbas ne ya bayyana hakan ranar Alhamis a yayin zaman majalisar.

Karanta Wannan  Ni Dai da in Aikata Alfasha da Me Bakin Kyss wallahi gara Inyi Khadari abuna ya guntule>>Inji Ustaz Hussaini a yayin da suke musayar kalamai tsakaninsa da me bakin Kiss

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *