Monday, February 23
Shadow

Ranar Juma’a Shugaba Tinubu zai kaiwa majalisar Tarayya kasafin kufin shekarar 2026

A gobe Juma’a idan Allah ya kaimu, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai kaiwa majalisar tarayya kasafin kudin shekarar 2026.

Kakakin majalisar, Tajudeen Abbas ne ya bayyana hakan ranar Alhamis a yayin zaman majalisar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda sojojin kasar Benin Republic suka yi yunkurin kàkkalàbò Jiragen sojojin saman Najeriya da suka shiga kasar dan hanasu yin Jhuyin mulki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *