Monday, March 16
Shadow

Da Duminsa: Kotu taki amincewa da bayar da belin Tsohon Minista, Abubakar malami inda tace EFCC ta ci gaba da tsareshi

Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta ki amincewa da bayar da Belin tsohon Ministan shari’a, Abubakar malami inda yake neman a sakeshi daga komar EFCC.

Saidai kotu a zamanta na ranar Alhamis tace EFCC ta ci gaba da tsare Malami inda Mai Shari’a, Babangida Hassan yace ci gaba da tsare Abubakar Malami bai sabawa doka ba.

Karanta Wannan  Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle yace Sojan Ruwa da ya tare Nyesom Wike bai aikata laifin komai ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *