Sunday, February 8
Shadow

Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan cewa duk me sukar dan makullin da take sayarwa matan aure dake hana mazansu neman mata a waje Màzìnàchìnè

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a Ta dauki hankula sosai bayan da ta bayyana cewa masu sukar dan makullin da take sayarwa matan aure dake hana mazansu neman mata a waje mazinata ne.

Rashida ta samu Raddi daga masu fadakarwa a kafafen sada zumunta irin su Baffa Hotoro da Dr. Hussain Kano inda suka bayyana abinda take yi da cewa shirkane.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda 'yar Tiktok ta fashe da kuka bayan da aka je aka nunawa mahaifin ta abinda take yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *