Thursday, May 29
Shadow

Sai mun hada kai da ‘yan kudu dan ceto Najeriya daga halin da take ciki>>El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, sai Arewa ta hada kai da ‘yan kudu dan ceto Najeriya daga halin data tsinci kanta.

El-Rufai ya bayyana hakane a yayin ziyarar gaisuwar da ya kai Jihar Delta ta gaisuwar mutuwar Edwin Clark.

El-Rufai wanda tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar yawa jagora zuwa jihar Delta yace Arewa ta sha hada kai da kudu dan cimma burikanta na siyasa.

Karanta Wannan  Ana rade-radin an fara zartar da shari'ar Musulunci a jihohin Yarbawa inda har aka yankewa wannan mutumin hannu saboda sata, mutumin yayi karin bayani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *