Friday, December 5
Shadow

Saidai idan mu duka za’a kama amma abinda Malam Lawal Triumph ya fada duk Ahlussunnah akan shi muke>>Inji Shugaban Izala, Sheikh Bala Lau

Shugaban Izala, Sheikh Bala Lau ya bayyana cewa, duka ‘yan Izala suna kan irin maganar da Malam Lawal Triumph ya fada.

Ya jawo hankalin Gwamnatin Kano da cewa, Kada ta siyasantar da harkar Addini.

Yace idan kuwa an ce za’a rika kama masu irin wannan ra’ayi to saidai idan kowa da kowa mutanen Ahlussunah za’a kama.

@dadee308

“Gwamnan KANO Kar Ka Ɓata Ma Kanka Lokaci Wajen Neman Ɗaure Malam Lawal Triumph . . .” “. . . Domin Abinda Yake Kai Na Aqeedah Dukkan Malaman Sunnah Akan Sa Muke” Sheikh ABDULLAHI BALA LAU (Shugaban JIBWIS Nigeria)#trendingvideo #viralvideo #nigeriantiktok🇳🇬

♬ original sound – DADEE 💥📷
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ummi Nuhu ta yi bayani kan kyautukan data samu, ciki hadda karin haske kan labarin cewa Hadiza Gabon ta bata miliyan 5

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *