November 10, 2024 by Bashir Ahmed Shugaba Tinubu Ya Isa Kasar Saudiyya Domin Sasanta Riķiçin Gabas Ta Tsakiya. Karanta Wannan Har Majalisa Sanata Natasha Akpoti ta zo mana da Mijinta suka sumbaci juna, su rasa inda zasu je su yi hakan sai a gaban mu, Tana zargin Sanata Godswill Akpabio da nemanta ne kawai dan daukar hankalin mutane>>Inji Majalisar Dattijai