Wednesday, May 28
Shadow

Shugaba Tinubu ya sauka a kasar UAE

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a kasar UAE inda ya je dan halartar taron ci gaban kasashe.

Fadar shugaban kasar ta sanar da cewa karamin ministan harkokin kasashen waje na kasar ta UAE Sheikh Shakhboot Nahyan Al Nahyan ne ya tarbi shugaba Tinubun.

Karanta Wannan  Duk da kokarin da Gwamnatin Tinubu ta yi na rage farashin kayan abinci amma har yanzu gum kake ji babu me yabon shugaban kasar, sai ma ci gaba da zaginsa da ake yi>>Inji Wata kungiyar Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *