Wednesday, April 8
Shadow

Shugaba Tinubu ya yanke tudun da yake ba tare da ya kammala dan ya dawo gida Najeriya ya ci gaba da aiki>>Fadar Shugaban kasa

Fadar Shugaban kasa ta sanar da cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yanke hutun da yake ba tare da kammalawa ba ya dan dawowa gida Najeriya.

Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin.

Yace shugaba Tinubu zai dawo gida Najeriya ranar Talata dan ci gaba da ayyukan raya kasa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda jami'in tsaron Civil Defence ke tonawa wani na hannun daman Gwamna Asiri cewa shine ke daukar nauyin Tshàgyèràn dake hana mutane zàmàn Lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *