Wednesday, February 11
Shadow

Ba za’a dauke wuta ba ko so daya a shekarar 2026>>Ministan Wutar Lantarki ya bayar da tabbaci

Ministan wutar lantarki, Mr Adebayo Adelabu ya bayar da tabbacin samar da tsayayyar wutar Lantarki a shekarar 2026.

Me baiwa ministan Shawara game da sadarwa da hulda da jama’a, Mr Bolaji Tunji. Ne ya bayyana hakan ranar Juma’a a wata sanarwa da ya fitar.

Yace hakan na kunshene a cikin sakon sabuwar Shekara inda yace Gwamnati zata mayar da hankali wajan samar da tsayayyar wutar lantarki ga gidaje da masana’antu.

Karanta Wannan  Bidiyon Telan mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *