Thursday, September 17
Shadow

Shugaba Tinubu ya yanke tudun da yake ba tare da ya kammala dan ya dawo gida Najeriya ya ci gaba da aiki>>Fadar Shugaban kasa

Fadar Shugaban kasa ta sanar da cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yanke hutun da yake ba tare da kammalawa ba ya dan dawowa gida Najeriya.

Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin.

Yace shugaba Tinubu zai dawo gida Najeriya ranar Talata dan ci gaba da ayyukan raya kasa.

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu ya amince da cire Naira Biliyan N787.14 da Dala Miliyan $651.7 dan gina Tinuna a jihohi 13, Karanta kaga ko akwai jiharka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *