Tuesday, May 19
Shadow

Shugaba Tinubu yace ya matsawa yan Najeriya ne saboda komai ya daidaita, kuma talaka zai sha jar miya nan bada dadewa ba

Shugaba Tinubu yace ya matsawa yan Najeriya ne saboda komai ya daidaita, kuma talaka zai sha jar miya nan bada dadewa ba.

Shugaba Tinubu yace tsare-tsaren sa na cire tallafin man fetur da sauransu da suka sa mutane cikin halin dauwa, nan gaba a’a ga amfaninsu.

Shugaban yace tuni an fara ganin Amfanin wadannan tsare-tsaren saboda farashin kayan Masarufi sun fara sauka.

Tun bayan da shugaba Tinubu ya cire tallafin man fetur ne dai aka shiga tsadar rayuwa a Najeriya wadda har yanzu ba’a dawo daidai ba.

Karanta Wannan  Sarkin Saudiyya, Salman bin Abdulaziz Al Saud ya ce a dauko Falasdiynawa 1000 wanda aka kàshè 'yan uwansu, ko aka jikkata 'yan uwansu ko aka kama 'yan uwansu a kaisu su yi aikin Hajji Kyauta, zai biya kudin daga Aljihunsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *