Wednesday, March 18
Shadow

Shugaban Jami’ar Tarayya Dake Lafia Kenan, AbdulRahman Yake Sanya Hannu A Jikin Rigunan Daliban Da Suka Kammala Karatu A Jami’ar, Inda Ya Hore Su Da Su Kasance Masu Da’a A Yayin Bukukuwan Kammala Karatun

Shugaban Jami’ar Tarayya Dake Lafia Kenan, AbdulRahman Yake Sanya Hannu A Jikin Rigunan Daliban Da Suka Kammala Karatu A Jami’ar, Inda Ya Hore Su Da Su Kasance Masu Da’a A Yayin Bukukuwan Kammala Karatun

Tun a farko dai hukumar gudanarwar jami’ar tarayya ta garin Lafia babban birnin jihar Nasarawa, ta soke duk wani biki da sunan murnar kammala karatu sakamakon wani mummunan hadarin da ya auku na wani babur mai kafa uku a yayin murnar kammala karatun da ake yi a cikin makarantar.

Karanta Wannan  Bincike: Karanta Jadawalin jihohin da aka fi samun matan aure na aikata Zìnà, 'yan mata ma na lalata, Rahoton yace babu irin wadannan matan ko daya a jihohin Jigawa, Katsina da Kebbi sannan Kuma jihar Taraba ce ta daya a Arewa wajan aikata wannan masha'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *