Wednesday, April 29
Shadow

Duk ofis din Abuja na shigesu in banda ‘yan kadan, kuma ba kirana ake ba, ni ke zuwa neman na kaina>>Mansurah Isah

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa kusan duk ofis din dake Abuja ta shigesu in banda kadan.

Tace ba kiran ta ake ba, ita ke zuwa neman na kanta.

Mansurah Isah ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita inda tace Dangote bai daina neman kudi ba dan haka itama ba zata zauna ba.

Karanta Wannan  Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar 'yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu'a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiyar Rashin Lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *