Tuesday, April 21
Shadow

Duk ofis din Abuja na shigesu in banda ‘yan kadan, kuma ba kirana ake ba, ni ke zuwa neman na kaina>>Mansurah Isah

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa kusan duk ofis din dake Abuja ta shigesu in banda kadan.

Tace ba kiran ta ake ba, ita ke zuwa neman na kanta.

Mansurah Isah ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita inda tace Dangote bai daina neman kudi ba dan haka itama ba zata zauna ba.

Karanta Wannan  Alhamdu Lillah Addinin Musulunci ya samu ƙaruwa, wata budurwa ƴar kimanin shekaru 16 ƴar ƙabilar Igbo ta karɓi addinin Musulunci da sanyin safiya, ta canza suna zuma Maryam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *