Wednesday, April 8
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a gobe zai je Jos dan halartar jana’izar mahaifiyar shugaban APC

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci wajan jana’izar mahaifiyar shugaban jam’iyyar APC, Nana Lydia Yilwatda Goshwe a Jos, Gobe Asabar

Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga yace Tinubu zai taso daga Legas zuwa Jos a gobe Asabar kuma idan aka kammala, zai koma Legas a goben.

Karanta Wannan  Kamin In Auri Gfresh Har ce min Aka yi Zàrmàlùlùnsà ba ta aiki amma na rufe ido na aureshi, kuma na zauna dashi tun bashi da komai har ya samu budi ya Koma Abuja>>Inji Matar Gfresh Maryam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *