Friday, August 14
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a gobe zai je Jos dan halartar jana’izar mahaifiyar shugaban APC

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci wajan jana’izar mahaifiyar shugaban jam’iyyar APC, Nana Lydia Yilwatda Goshwe a Jos, Gobe Asabar

Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga yace Tinubu zai taso daga Legas zuwa Jos a gobe Asabar kuma idan aka kammala, zai koma Legas a goben.

Karanta Wannan  Jam'iyyar APC ta lashe zaben cike gurbi na Ghari/Tsanyawa, Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *