Tuesday, May 19
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a gobe zai je Jos dan halartar jana’izar mahaifiyar shugaban APC

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci wajan jana’izar mahaifiyar shugaban jam’iyyar APC, Nana Lydia Yilwatda Goshwe a Jos, Gobe Asabar

Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga yace Tinubu zai taso daga Legas zuwa Jos a gobe Asabar kuma idan aka kammala, zai koma Legas a goben.

Karanta Wannan  Dan kunar bakin wake da ya tayar da Bàm ya kàshe mutane 19 a jihar Borno

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *