Monday, April 27
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya daga zaman majalisar zartaswa har sai abinda hali yayi saboda mutuwar shugaban sojojin kasa na Najeriya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya daga zaman majalisar zartaswa saboda mutuwar shugaban sojojin Najeriya Lt General Taoreed Lagbaja.

Shugaban yace za’a sanar da sabuwar ranar yin zaman nan gaba.

A yau, Larabane ya kamata a yi zaman na majalisar zartaswar amma aka dagashi sai abinda hali yayi saboda girmama shugaban sojojin da ya mutu.

Shugaban ya kuma bayar da umarnin yin kasa-kasa sa tutocin Najeriya har nan da sati daya.

Karanta Wannan  Duk jam'iyyar da zaku koma ku koma, amma fa mulki ba zai taba komawa Arewa a 2027 ba>>Bode George ya gayawa su Atiku

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *