
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.
Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.
Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.
Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.
Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.