Thursday, February 5
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sunan Dr. Bernard Mohammed zuwa Majalisa dan a tantanceshi a matsayin Minista

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.

Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.

Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wallahi 'yan Darika 6 ne suka kirani suka ce sun Tuba sun daina Darika bayan da Malam Lawal Triumph ya kare kansa a gaban Kwamitin Shura>>Inji Malam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *