Thursday, February 26
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sunan Dr. Bernard Mohammed zuwa Majalisa dan a tantanceshi a matsayin Minista

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.

Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.

Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna:Yanda Wani dan Siyasa a jihar Kogi ya rabawa mutanen mazabarsa tayar mashin dan su dogara da kansu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *