Friday, January 16
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sunan Dr. Bernard Mohammed zuwa Majalisa dan a tantanceshi a matsayin Minista

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.

Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.

Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wata matar Aure ta rika kirana muna waya, har sai da ta kai ga mijinta ya kirani ya tsynèmìn Albarka>>Inji Tauraron fina-finan Hausa, Tanimu Akawu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *