Wednesday, April 29
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sunan Dr. Bernard Mohammed zuwa Majalisa dan a tantanceshi a matsayin Minista

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.

Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.

Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.

Karanta Wannan  An gano cewa, Tsohon Gwamnan CBN Godwin Emefiele ne ya mallaki gidaje 753 da gwamnati ta kwace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *