Friday, July 17
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tura sunan Dr. Bernard Mohammed zuwa Majalisa dan a tantanceshi a matsayin Minista

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Tarayya sunan Dr. Bernard Mohammed dan a tantanceshi a matsayin Minista.

Dr. Bernard Mohammed ya fito ne daga jihar Filato.

Saidai zuwa yanzu ba’a san ministan menene za’a bashi ba.

Karanta Wannan  Kalli Jadawalin Bidiyo na mata suna ta ci gaba da sauraren wakar Hamisu Breaker ta Amanata duk da Haramcin da Hizbah ta saka, Sunce yanzu suka fara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *