Saturday, June 27
Shadow

Majalisar Tarayya ta amince da kafa sabbin jami’an tsaro masu Yaqi da hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba

Majalisar tarayya ta amince da kafa hukumar jami’an tsaro wanda zasu yi yaki da masu hakar ma’adanai ba bisa qa’ida ba.

Yanzu sa hannun shugaban kasa za’a jira kamin kafa wannan hukuma da kuma sanin lokacin da zata fara aiki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yawan jami'an tsaron dake baiwa dan shugaban kasa, Seyi Tinubu kariya sun baiwa mutane mamaki yayin da aka ganshi a wajan babban taron jam'iyyar APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *