Wednesday, March 18
Shadow

Taron rudaddu ne suka kafa jam’iyyar ADC>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa taron rudaddu ne suka kafa jam’iyyar ADC.

Shugaban ya bayyana hakane a wajan babban taron jam’iyyar APC wanda aka yi jiya inda anan aka zabi Prof. Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam’iyyar.

Shugaba Tinubu yace sauran ‘yan siyasar dake jam’iyyun Adawa su bar jirgin ruwa me nutsewa su dawo jam’iyyar APC.

Karanta Wannan  Ba nasarar Allah da Annabi kasar Congo ta yi akan mu ba, Sihiri suka mana>>Inji Kocin Najeriya, Éric Chelle bayan Kasar Congo lallasa Najeriya da ci 4-3 wanda hakan ya hana Najeriya kaiwa ga buga gasar cin kofin Duniya ta 2026

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *