Friday, January 16
Shadow

Taron rudaddu ne suka kafa jam’iyyar ADC>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa taron rudaddu ne suka kafa jam’iyyar ADC.

Shugaban ya bayyana hakane a wajan babban taron jam’iyyar APC wanda aka yi jiya inda anan aka zabi Prof. Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam’iyyar.

Shugaba Tinubu yace sauran ‘yan siyasar dake jam’iyyun Adawa su bar jirgin ruwa me nutsewa su dawo jam’iyyar APC.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Ministan Abuja, Wike ya hana ma'aikatan Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja amfani da wayar hannu bayan da Bidiyon rikicinsa da sojan ruwa ya yadu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *