Monday, April 6
Shadow

Tunda an gaya shuwagabanni Allah sun ki ji, To a fito a musu zàngà-zàngà kawai>>Inji Alhaji Haruna Sharu

Alhaji Haruna Sharu, wanda shine shugaban rukunin gidajen Sharu ya bayyana cewa tunda shuwagabanni sun ki jin wa’azin da ake musu, mafita data rage itace a fito a musu zanga-zangar.

Ya bayyana hakane a yayin da aka tambayeshi ra’ayinshi kan zanga-zangar sa ake shirin yiwa shuwagabanni a Arewa.

Ra’ayoyi sun banbanta kan yi ko jinkirta Zanga-zangar da matasa suka shirya kan taadar rayuwa.

Karanta Wannan  Idan zaka iya ko kasan wani wanda zai iya, ana neman wanda zai iya yin zaman gidan Yarin Kuje dake Abuja na tsawon watanni 6, za'a rika biyan Naita Miliyan 1 duk wata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *