Wednesday, February 11
Shadow

Wannan Shekarar akwai ci gaba sosai da jin dadi>>Shugaba Tinubu ya gayawa ‘yan Najeriya

Shugaban Kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa a wannan shekarar ta 2026, ‘yan Najeriya su yi tsammanin samun ci gaba sosai.

Ya bayyana hakane a wajan taron murnar kaiwar kasuwar hannun jarin Najeriya darajar Naira Tiriliyan 100.

Ya bayyana cewa, hakan zai kara jawo hankalin masu zuba hannun jari a Najeriya.

Karanta Wannan  Na yi iya lissafin da zan yi na gano cewa, Tinubu ba zai ci zaben 2027 ba, na kudu zai zo>>Inji El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *