Tuesday, March 24
Shadow

Wasu matasa sun fito zanga-zanga inda suke nuna goyon bayan a hukunta tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Wasu matasa sun fito zanga-zanga a Kaduna kofar kotun tarayya da akewa Malam Nasiru Ahmad El-Rufai shari’a.

Suna dauke da kwalaye dake cewa suna goyon bayan a hukuntashi.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Wike ya gayawa shugaba Tinubu wata maganar da bata kamata ba kuma maganar ta fito, ji abinda yace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *