Friday, July 17
Shadow

Wasu matasa sun fito zanga-zanga inda suke nuna goyon bayan a hukunta tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Wasu matasa sun fito zanga-zanga a Kaduna kofar kotun tarayya da akewa Malam Nasiru Ahmad El-Rufai shari’a.

Suna dauke da kwalaye dake cewa suna goyon bayan a hukuntashi.

Karanta Wannan  Mahaddatan Alqur'ani Mai Girma A Jihar Borno Sun Sauke Alkur'ani Dubu Biyu Domin Allah Yasa Asiwaju Bola Ahmed Tinumbu Ya Yi Nasarar Zama karo na biyu Shugaban Ƙasa A Zaɓen 2027 .

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *