Saturday, March 7
Shadow

Wata Kungiyar ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje tace Shugaba Trump ya gaggauta kawo Khari Najeriya inda tace Ana kokarin mayar da kasar Kasar Musulinci ce

Wata kungiya me suna The Global Coalition for Security and Democracy in Nigeria ta ‘yan Najeriya wadda suka kafa a kasar Amirka tace ta yi na’am da Amurka ta saka Najeriya cikin kasashen da zata rika sakawa ido.

Kumgiyar tace tana kira ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump da ya gaggauta kawo Kharin da yace zai kawo Najeriya.

Kungiyar ta bayyana hakane a sanarwar data fitar ta bakin shugabanta, Comrade Frederick Odorige inda tace tana goyon karfafa tsaro da Dimokradiyya a Najeriya.

Karanta Wannan  Matasa Biyu Kenan Da Masu Kwaçen Waya Suka Kàshè A Unguwàr Shèka Dake Kano A Daren Ranar Larabar Da Ta Gabata, Inda Suka Fasa Shagunan Da Suke Kwana Suķa Kwacè Musù Wayoyi Tare Da Bùŕmà Musù Wùķà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *