Thursday, March 26
Shadow

Wata Sabuwa: Wannan Bahaushen ya fito yana kira ga Hausawa su tashi su kwace sarauta da Mulki daga hannun Fulani

Wannan wani Bahaushene da ya bayyana yana kira ga Hausawa da su tashi su kwace mulki da Sarauta daga hannun Fulani.

Ya bayyana cewa, Fulani sun yiwa Hausawa kaka Gida da fin karfi inda suka musu kwacen sarauta da mulki.

Yayi Kiran Hausawa su tashi su kwaci ‘yancinsu daga hannun Fulani.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda aka baiwa Hamata Iska a wajan taron masu ruwa da tsaki na a Arewa Maso saboda ance sai Tinubu ba'a hada da sunan Kashim Shettima ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *