Tuesday, January 20
Shadow

Wata Sabuwa: Wannan Bahaushen ya fito yana kira ga Hausawa su tashi su kwace sarauta da Mulki daga hannun Fulani

Wannan wani Bahaushene da ya bayyana yana kira ga Hausawa da su tashi su kwace mulki da Sarauta daga hannun Fulani.

Ya bayyana cewa, Fulani sun yiwa Hausawa kaka Gida da fin karfi inda suka musu kwacen sarauta da mulki.

Yayi Kiran Hausawa su tashi su kwaci ‘yancinsu daga hannun Fulani.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta yi karin haske kan dalilin da yasa ba'a ga kowa ba a wajan da aka warewa Najeriya a taron kasashen Duniya a kasar Japan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *