Saturday, March 15
Shadow

Wutar Lantarkin Najeriya bata kara lalacewa ba a yau,Juma’a labarin karyane ake yadawa>>Inji Gwamnati

Hukumar dake kulabda tsayuwar wutar Lantarki a Najeriya ta musanta cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.

A sanarwar data fitar ta kafar Twitter, tace a yi watsi da duk wani labari dake cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake samun matsala.

A ranar Alhamis ne dai wutar lantarkin ta samu matsala a Najeriya wanda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Karanta Wannan  Kungiyar Kwadago zata tafi yajin aikin sai mama ta gani saboda gazawar Gwamnati na aiwatar da mafi karancin Albashin dubu 70

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *