Sunday, December 14
Shadow

Wutar Lantarkin Najeriya bata kara lalacewa ba a yau,Juma’a labarin karyane ake yadawa>>Inji Gwamnati

Hukumar dake kulabda tsayuwar wutar Lantarki a Najeriya ta musanta cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.

A sanarwar data fitar ta kafar Twitter, tace a yi watsi da duk wani labari dake cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake samun matsala.

A ranar Alhamis ne dai wutar lantarkin ta samu matsala a Najeriya wanda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Gwamnin Ban tausai inda Hukumomin sojan Najeriya suka kama wani soja me mukamin Kanal saboda yayi korafin an ki kara mai matsayi zuwa Brigadier General

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *