Tuesday, March 17
Shadow

Wutar Lantarkin Najeriya bata kara lalacewa ba a yau,Juma’a labarin karyane ake yadawa>>Inji Gwamnati

Hukumar dake kulabda tsayuwar wutar Lantarki a Najeriya ta musanta cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.

A sanarwar data fitar ta kafar Twitter, tace a yi watsi da duk wani labari dake cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake samun matsala.

A ranar Alhamis ne dai wutar lantarkin ta samu matsala a Najeriya wanda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Karanta Wannan  Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi gwamnatin Tinubu ta dauki mataki kan matsalar tsaro ko ya aiko sojojin kasarsa zuwa Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *