Wednesday, July 22
Shadow

Wutar Lantarkin Najeriya bata kara lalacewa ba a yau,Juma’a labarin karyane ake yadawa>>Inji Gwamnati

Hukumar dake kulabda tsayuwar wutar Lantarki a Najeriya ta musanta cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.

A sanarwar data fitar ta kafar Twitter, tace a yi watsi da duk wani labari dake cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake samun matsala.

A ranar Alhamis ne dai wutar lantarkin ta samu matsala a Najeriya wanda hakan ya jefa kasar cikin duhu.

Karanta Wannan  Gwamnatin Tinubu ta dakatar da gina sabbin makarantun Jami'a na tsawon shekaru 7 inda tace akwai makarantun jami'a da malamai sun fi dalibai yawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *