Saturday, April 4
Shadow

Ya kamata duk malami ko faston dake tallar Tinubu mutane su rika musu na Jqkiy>>Inji dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai

Dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai ya bayyana cewa, ya kamata duk malami ko faston dake kira a zabi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mutane su rika musu na jqkiy.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X, wani ne ya rubuta hakan inda shima Malam Bashir yace ya amince da wanann mataki.

Karanta Wannan  Dangantaka ta yi tsami sosai tsakanin shugaban Amurka Donald Trump da na Israela, Benjamin Netanyahu, shi kuma Trump baya son raini dan haka yace zai amince da kasar Falasdinawa ya ga tsiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *