Monday, April 27
Shadow

Ya kamata duk malami ko faston dake tallar Tinubu mutane su rika musu na Jqkiy>>Inji dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai

Dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai ya bayyana cewa, ya kamata duk malami ko faston dake kira a zabi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mutane su rika musu na jqkiy.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X, wani ne ya rubuta hakan inda shima Malam Bashir yace ya amince da wanann mataki.

Karanta Wannan  'Yan Najeriya na nuna fushinsu bayan da aka ga shugaban hukumar tattara Haraji ta kasa da agogunan Naira Miliyan 90 data Naira Miliyan 150

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *