Wednesday, March 18
Shadow

”Yan Kasuwar Abuja na kokawa da Harajin da ake karba daga hannunsu saboda sauraren Radiyo da kallin TV

‘Yan kasuwar Abuja na kokawa da karbar Harajin Kallon TV da sauraren Radio da ake karba daga hannunsu.

Daya daga cikin ‘yan kasuwar ne ya wallafa Rasit din karbar Harajin.

Ya koka da cewa, ta yaya za’a ce mutum ya biya Haraji saboda kallon Talabijin da Sauraren Radio?

Karanta Wannan  Bayan shan suka daga ciki da wajen Najeriya, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin a sake duba tuhumar cin amanar kasa da akewa kananan yara da aka kai Kotu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *