Thursday, February 26
Shadow

”Yan Kasuwar Abuja na kokawa da Harajin da ake karba daga hannunsu saboda sauraren Radiyo da kallin TV

‘Yan kasuwar Abuja na kokawa da karbar Harajin Kallon TV da sauraren Radio da ake karba daga hannunsu.

Daya daga cikin ‘yan kasuwar ne ya wallafa Rasit din karbar Harajin.

Ya koka da cewa, ta yaya za’a ce mutum ya biya Haraji saboda kallon Talabijin da Sauraren Radio?

Karanta Wannan  Da wuya ka ga kasar da ta ci gaba a karkashin tsarin mulkin Dimokradiyya>>Inji Shugaban kasar Burkina Faso, Captain Ibrahim Traoré

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *