Saturday, June 27
Shadow

”Yan Kasuwar Abuja na kokawa da Harajin da ake karba daga hannunsu saboda sauraren Radiyo da kallin TV

‘Yan kasuwar Abuja na kokawa da karbar Harajin Kallon TV da sauraren Radio da ake karba daga hannunsu.

Daya daga cikin ‘yan kasuwar ne ya wallafa Rasit din karbar Harajin.

Ya koka da cewa, ta yaya za’a ce mutum ya biya Haraji saboda kallon Talabijin da Sauraren Radio?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ba rashin bin iyaye ne yasa Ummi Nuhu a halin da take ciki ba, Rukayya Dawayya, da Saima Muhammad kun bani kunya da wannan karyar da kukawa Ummi Nuhu>>Rashida Mai Sa'a ta bayyana ainahin Abinda ya jefa Ummi Nuhu Matsala

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *