Friday, December 5
Shadow

‘Yan Najeriya na fama da wahala da Talauci sai mun tashi tsaye>>Akpabio ya gayawa Sauran Abokan aikinsa Sanatoci

Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya jawo hankalin abokan aikinsa Sanatoci kan cewa ‘yan Najeriya na cikin Wahala.

Ya bayyana hakane a cikin jawabinsa na farko bayan komawar majalisar hutun da ta yi.

Yace abinda ya kamata su mayar da hankali akai shine baiwa maganar tsaro, Inganta rayuwar mutane, da bangaren Makamashi.

Yace ya kamata su taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu wajan kawar da matsalar da wahalar da ‘yan Najeriya suke ciki.

r

Karanta Wannan  Kalli Hotuna da Bidiyo yanda Ake zargin dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yawa shugaban daliban Najeriya Tsirara yasa aka masa dukan kawo wuka jikinsa Duk burdi, kawai dan yace ba zai karbi Naira Miliyan 100 ba ya goyi bayan Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *