Sunday, December 14
Shadow

Yanda Sanata Akpabio Ya taba rike hannuna a gaban mijina>>Sanata Natasha Akpoti

Sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi ta bayar da labarin yanda Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya taba rike hannunta a gaban mijinta.

Tace a lokacin sun je taya Akpabio murnar zagayowar ranar haihuwarsa ne inda mijinta ya rakata.

Tace Sanata Akpabio ya kama hannunta ya jata ya rika nuna mata gidansa yayin da mijinta ke binsu a baya.

Tace abin ya damu mijinta a lokacin wanda daga nan ya rika cewa ba zata rika yin tafiya ita kadai ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon lokacin da Samha M. Inuwa ta bayar da kyautar dalar Amurka 100 wanda tace shine ya tsonewa wasu idanu har suka mata Asiri ta yi Haddarin mota a hanyarta ta komawa Kano daga Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *