Friday, July 17
Shadow

Hotuna: Yadda dan gidan ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya kammala digiri na biyu a Jami’ar kasar Ingila, Inda ya karanci fannin shari’a. Ministan ne ya wallafa hakan a shafinsa na X, inda yake alfahari da hakan

Yadda dan gidan ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya kammala digiri na biyu a Jami’ar kasar Ingila, Inda ya karanci fannin shari’a. Ministan ne ya wallafa hakan a shafinsa na X, inda yake alfahari da hakan.

Nyesom Wike

Karanta Wannan  Ba sai an je da yawa ba, Shekaru 4 sun isheni in gyara Najeriya idan aka zabeni shugaban kasa>>Inji Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *