Friday, July 17
Shadow

Yanzu-Yanzu: Gawar Shugaba Buhari ta karaso Najeriya, Shugaba Tinubu zai karbeta

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun tabbata cewa, Gawar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta iso Najeriya.

Sannan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zai karbeta.

Shugaba Tinubu tuni ya sauka a filin jirgin sama na jihar Katsina.

Karanta Wannan  Matar Gwamnan jihar Borno ta karrama ma'aikataciya me daukar albashin Naira 30,000 data mayar da Naira Miliyan 4.8 da aka tura mata bisa kuskure kyautar Naira miliyan 1

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *