Saturday, August 8
Shadow

Yanzu-Yanzu: Gawar Shugaba Buhari ta karaso Najeriya, Shugaba Tinubu zai karbeta

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun tabbata cewa, Gawar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta iso Najeriya.

Sannan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zai karbeta.

Shugaba Tinubu tuni ya sauka a filin jirgin sama na jihar Katsina.

Karanta Wannan  Duk da kukan da Babiana ta yi da neman taimakon shugaban kasa, Tinubu, Mutane basu tausaya mata ba, sun ce zasu ci gaba da yada Bidiyon ta na badala

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *