Thursday, February 5
Shadow

YANZU-YANZU: Jami’an DSS Sun Kama Wani Ejan Din PDP Da Kusan Naira Milyan 30 Domin Siyan Kuri’u A Yayin Zaben Cike Gurbi A Kaduna

Mutumin mai suna Shehu Fantage, an kama shine a jiya Juma’a a wani otal dake cikin garin Kaduna, a yayin da yake kokarin kasafta kudin domin yin amfani da su wajen siyen kuri’u a zaben cike gurbi na dan majalisar tarayya mai wakiltar Chikun/Kajuru.

Ita na hukumar ‘yan sandan jihar Kaduna ta bakin kakakinta, DSP Mansir Hassan ta tabbatar da kama mutumin da DSS suka yi, inda yake komar su kuma ana kan bincikensa.

Karanta Wannan  Dan Majalisa, Honarabul Musa Lawal Maja Kura daga jihar Yobe na daukar Hankula bayan ganin tsaffon hotunansa shekaru 2 da suka gabata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *