Watarana Talakawa Za Su Yi Kukan Rashin Shugaban ƙasa Bola Tinubu A Najeriya, inji fadar shugaban ƙasa
Yan Nigeria “Zaso Ace Bola Tinubu Ya Zarce Ya Zama Shugaban Ƙasa Na Din-din-din, Saboda Duk Ranar Da Bola Tinubu Ya Bar Mulki Sai Talakawan Ƙasar Nan Sun Koka”.
Masu karatu me za ku ce?