Wednesday, April 8
Shadow

Yan bìndigà sun sace dalibai 4 maza na Jami’ar FUDMA a jihar Katsina

Wasu ‘yan bindi-gà masu garkuwa da mutane sun kutsa gidan ƙwanan daliban Jami’ar gwamnatin Tarayya ta FUDMA da ke garin Dutsin-ma, a jihar Katsina, inda suka yi awon gaba da dalibai 4 maza zuwa daji don neman fudin fansa.

Lamarin ya faru a daren ranar Lahadi 2 ga watan March 2025 a rukunin gidajen dake unguwar bayan gidan Radio kusa da mazaunin jami’ar na wucin gadi.

Ya zuwa yanzu dai ba a san inda aka nufa da daliban ba.

Kalli bidiyon anan


MUN DAUKO RUBUTUN DAGA SHAFIN KATSINA REPORTS

Karanta Wannan  DA DUMI DUMINSA: Ni Zan jagoranci Al'ummar jihar Kano Mu kayar da Gwamnatin kwankwasiyya a 2027, Kwankwaso ba zai iya cin Zaɓen Gwamna a jihar Kano Ba, Sannan Ba Zai kai labari ba a Kano balle a Najeriya- Dr Baffa Bichi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *