Friday, June 26
Shadow

Kungiyar Kwadago ta NLc na barazanar shiga yajin aiki saboda karin kudin kiran waya dana data

Kungiyar Kwadago ta NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki muddin gwamnati bata mutunta alkawarin da suma cimmawa ba.

Kungiyar ta bayyana cewa sun cimma matsayar cewa za’a rage karin kudin kiran waya dana data da aka yi da kaso 50 zuwa 35.

Kungiyar tace idan Gwamnatin ta kasa mutunta wannan yarjejeniyar sun sanar da wakilansu na fadin Najeriya cewa su shirya yin zanga-zanga.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Haduwar Sowore da Abubakar Malami a kotu, inda Sowore ke cewa Malami kaima kaji yanda ake ji idan ana zaluntar mutum koh

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *