Monday, May 19
Shadow

Yanzu da wata kungiyar Addinin Musulunci zata ce bata yadda da bada hutun Kirsimeti ba da ya zaka ji? Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad inda yace bai kamata kungiyar Kiristoci ta CAN ta soki hutun da jihohin Arewa suka bayar a makarantu ba saboda watan Ramadana

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya mayar da martani kan sukar da kungiyar Kiristoci ta CAN ta yi ga jihohin Arewa da suka bayar da hutun makarantu saboda zuwan Azumin watan Ramadana.

Jihohin da suka bayar da hutun sune, Kano, Katsina, Kebbi da Bauchi, Ita dai kungiyar CAN tace idan ba’a janye wannan hutu ba zasu shiga kotu da wadannan jihohi saboda ba musulmai bane kadai a wadannan jihohi ba.

A martaninsa, Malam Bashir yace bai so yayi magana akan lamarin ba amma dole zata sa yayi, yace sam bai kamata ace kungiyar Kiristoci ta CAN ce zata shiga wannan maganar ba saboda irin kallon da za’awa maganar tata.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Abin Kunya Yanda aka dauke wuta yayin da me kamfanin Facebook ya zo Najeriya yana tsaka da ganawa mutane

Yace kamata yayi CAN ta bar kungiyoyin dake tsaka tsakiya ko kuma wanda abin ya shafa irin su kungiyar dalibai da sauran kungiyoyi masu fafutukar ci gaban ilimi su yi magana.

Yace a misali CAN ta kai kara ta yi nasara akan wannan lamari, ya zai kasance idan wata kungiyar kare addinin Musulunci ta fito tace bata yadda da bayar da hutun kirsimeti ba?

No matter how much I wanted to stay away from this topic, it is difficult to ignore the way it has been framed. With all the student bodies and civil society organizations in this country, Why does it have to be the Christian Association of Nigeria (CAN) that is threatening these state governments with legal action on this issue?

Karanta Wannan  Karanta Kaji:Sanatoci 3 kacal da suka ciri tuta suka ki amincewa da dokar dakatar da Gwamnan Rivers da shugaba Tinubu yayi

One of the biggest challenges we face as a nation is how quickly policy matters turn into religious battles. In this case, CAN has taken the lead in challenging state governments over a matter that student unions or education-focused advocacy groups should have engaged.

Let’s assume CAN wins this legal battle. How would it be viewed if MURIC (Muslim Rights Concern) or any other Islamic organization decided to take legal action against states that close schools in December for the Christmas break?

Instead of taking a sectarian approach, CAN should have allowed neutral stakeholders, such as student unions, education boards, and civil rights organizations, to engage these state governments constructively rather than turning it into a religious debate.

Karanta Wannan  Gwamnatin Jihar Kano ta saka dokar hana zirga-zirga na tsawon awanni 24

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *