Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: NLC ta kulle jami’ar Kaduna Polytechnic

Kungiyar kwadago ta NLC reshen jihar Kaduna ta kulle jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Kaduna Polytechnic biyo bayan yajin aikin data fara a yau, Litinin na sai baba ta gani.

NLC sun je reshen jami’ar dake Unguwan Rimi inda suka fitar da daliban dake ciki suka kulle makarantar, kamar yanda Channels TV ta ruwaito.

A Abuja ma dai haka lamarin yake inda NLC ta kulle guraren aiki da yawa ta hana ma’ikata shiga.

Karanta Wannan  Lokacin Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na gwamnan Kaduna an cire Naira Biliyan 423 daga asusun bankin jihar ba tare da yin wani aiki da kudin ba>>Majalisar Jihar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *