Friday, December 5
Shadow

Kasar Burkina Faso ya dakatar da shigar mata da kayan Gwanjo daga kasar Amurka

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Kasar Burkina Faso ta dakatar da shigar mata da kayan Gwanjo daga kasar Amurka.

Gwamnatin Mulkin Soji ta shugaban kasar, Ibrahim Traore ce ta bayyana hakan.

Ko da a baya ma dai Gwamnatin ta hana Kasar Saudiyya gina mata masallatai inda tace maimakon haka a gina mata masana’antu.

Shugaba Ibrahim dai na ta kawo sauyi a gwamnatin kasar tun bayan da ya hau mulki.

Karanta Wannan  Bidiyo: RIKICIN APC: Lamarin Fa Ya Wuce Tunani, Domin An Nuno Gwamna Zulum A Fusace Ana Rarrashinsa, An Kuma Hango Wani Ya Daga Kujera Ya Maka Wani, Inda Kuma Aka Kyallaro Wani Ya Tube Malam-Malam Yana Kai Naushi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *