Monday, May 19
Shadow

Insha Allahu Daga Yau Ma Bar Darika Kuma Ina Mai Neman Afuwar Marigayi Sheik Idris Dutsen Tanshi Da Iyalansa Da Dalibansa, Kuma Daga Yau Da Ni Za A Ďìnga Yada Sùññah, Kuma Na Yi Mafarki Na Ga Sheik Idris Dutsen Tanshi A Aljànnah, Inji Umar Ambato

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

“Daga Yau Na Bar Dariqa Kuma Ina Neman Afuwar Sheikh Idris Dutsen Tanshi da Iyalansa” Umar Ambato

“Nabar Darika daga yau ina kuma neman afuwar Dr Idris Dutsen tanshi da iyalansa da masoyansa musamman wadanda su ke a wannan kafa ta Facebook, sakamakon abin da ya faru dani a cikin baccin da na yi daren jiya, nayi mafalki Dr Idris Dutsen Tanshi yana cikin aljanna, mu yan Dariku an tara mu za’a kai mu wutar Jahannama”.

“Tunda na tashi daga bacci bana jin karfin jikina, hankalina ya tashi sosai”

“Dan Allah ku taimaka ku watsa labarin nan ga yan dariku su ji su gani ma idonsu ko za’a samu mai rabo yabar darika kamar yadda na bari”.

Karanta Wannan  Duk da kashe Naira Biliyan 9 dan samar da tsaro a iyakokin Najeriya, Haka bata cimma ruwa ba

Danna nan dan sauraron cikakken jawabinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *