Saturday, December 13
Shadow

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya Tafi kasar Gabon dan wakiltar Shugaba Tinubu

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya tafi kasar Gabon dan wakiltar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan wani taro da za’a yi.

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu dai na jihar Katsina inda yake ziyara ta musamman.

Karanta Wannan  Lalacewar wutar Lantarki:Majalisa ta gayyaci ministoci dan binciken yanda aka yi da Dala Biliyan $2 da aka bayar da samar da wutar Lantarki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *